Skip to content
Waƙar Waƙoƙi 8:8-9

Waƙar Waƙoƙi 8:8-9

8
Muna da ƙanuwa, nonanta ba su riga sun yi girma ba. Me za mu yi da ƙanuwarmu a ranar da za a yi maganar sonta?
9
Da a ce ita katanga ce, da sai mu gina hasumiyar azurfa a kanta. Da a ce ita ƙofa ce, da sai mun yi mata ƙyauren itacen al’ul.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options