Skip to content
Rut 4:16-17

Rut 4:16-17

16
Sai Na’omi ta ɗauki yaron, ta kwantar da shi a cinyarta ta kuma kula da shi.
17
Matan da suke zama a wurin suka ce, “Na’omi ta sami yaro.” Suka kuwa ba shi suna Obed. Shi ne ya haifi Yesse, mahaifin Dawuda.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options