Skip to content
Rut 3:5-7

Rut 3:5-7

5
Rut ta amsa ta ce “Zan yi abin da kika faɗa.”
6
Saboda haka ta gangara zuwa masussuka ta kuma yi dukan abin da surukarta ta ce ta yi.
7
Sa’ad da Bowaz ya gama ci da sha yana kuma cikin farin ciki, sai ya tafi ya kwanta a ƙarshen tarin hatsi. Rut kuwa ta sulalle ta je ta buɗe ƙafafunsa ta kwanta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options