Skip to content
Rut 1:8-10

Rut 1:8-10

8
Sai Na’omi ta ce wa surukanta biyu, “Ku koma, kowannenku, zuwa gidan mahaifiyarta. Bari Ubangiji yă nuna muku alheri yadda kuka nuna wa matattun nan da kuma gare ni.
9
Bari Ubangiji yă sa kowannenku ta sami hutu a gidan wani miji.” Sa’an nan ta sumbace su suka kuma yi kuka da ƙarfi
10
suka ce mata, “Za mu tafi tare da ke zuwa ga mutanenki.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options