Skip to content
Rut 1:3-5

Rut 1:3-5

3
To, Elimelek mijin Na’omi ya rasu, aka bar ta da ’ya’yanta maza biyu.
4
Suka auri mata Mowabawa, sunan ɗaya Orfa ɗayan kuma Rut. Bayan sun zauna a can kamar shekara goma,
5
sai Malon da Kiliyon suka mutu su ma, aka kuma bar Na’omi babu ’ya’yanta maza biyu da kuma mijinta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 90 chars

Options