Rut 1:3-5
3
To, Elimelek mijin Na’omi ya rasu, aka bar ta da ’ya’yanta maza biyu.
4
Suka auri mata Mowabawa, sunan ɗaya Orfa ɗayan kuma Rut. Bayan sun zauna a can kamar shekara goma,
5
sai Malon da Kiliyon suka mutu su ma, aka kuma bar Na’omi babu ’ya’yanta maza biyu da kuma mijinta.