Skip to content
Romawa 7:9-10

Romawa 7:9-10

9
Dā kam ina da rai sa’ad da ban san doka ba; amma da umarni ya zo, sai zunubi ya zaburo da rai na kuma mutu.
10
Na gane cewa wannan umarnin da aka nufa ya kawo rai, a gaskiya ya jawo mutuwa ce.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options