Skip to content
Romawa 7:24-25

Romawa 7:24-25

24
Kaitona! Wane ne zai cece ni daga wannan jiki mai mutuwa?
25
Godiya ga Allah ta wurin Yesu Kiristi Ubangijinmu! Saboda haka fa, ni kaina a cikin hankalina, ni bawa ne ga dokar Allah, amma a mutuntaka, ni bawa ne ga dokar zunubi.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options