Skip to content
Romawa 5:8-9

Romawa 5:8-9

8
Amma Allah ya nuna mana ƙaunarsa a wannan. Tun muna masu zunubi tukuna, Kiristi ya mutu dominmu.
9
Da yake yanzu mun sami zama marasa laifi ta wurin jininsa, ashe kuwa za a cece mu daga fushin Allah ta wurinsa!
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options