Skip to content
Romawa 4:7-8

Romawa 4:7-8

7
“Masu albarka ne waɗanda aka gafarta laifofinsu, waɗanda aka kuma rufe zunubansu.
8
Mai albarka ne mutumin da Ubangiji ba zai taɓa lissafta zunubansa ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options