Romawa 4:6-8
6
Dawuda ya faɗi haka sa’ad da ya yi magana game da albarkar da aka yi wa mutumin da Allah ya lissafta adalci a gare shi, ba don yă yi ayyuka ba.
7
“Masu albarka ne waɗanda aka gafarta laifofinsu, waɗanda aka kuma rufe zunubansu.
8
Mai albarka ne mutumin da Ubangiji ba zai taɓa lissafta zunubansa ba.”
Settings