Skip to content
Romawa 4:6-7

Romawa 4:6-7

6
Dawuda ya faɗi haka sa’ad da ya yi magana game da albarkar da aka yi wa mutumin da Allah ya lissafta adalci a gare shi, ba don yă yi ayyuka ba.
7
“Masu albarka ne waɗanda aka gafarta laifofinsu, waɗanda aka kuma rufe zunubansu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options