Romawa 2:21-23
21
to, kai mai koya wa waɗansu, ba kanka kake koya wa ba? Kai da kake wa’azi kada a yi sata, kana sata?
22
Kai da kake cewa wa mutane kada su yi zina, kana yin zina? Kai da kake ƙyamar gumaka, kana wa haikali fashi?
23
Kai da kake taƙama da doka, kana nuna rashin bangirma ga Allah ta wurin karya dokar?
Settings