Skip to content
Romawa 11:4-5

Romawa 11:4-5

4
Wace amsa ce Allah ya ba shi? “Na keɓe wa kaina dubu bakwai waɗanda ba su yi wa Ba’al sujada ba.”
5
Haka ma, a wannan zamani akwai ragowar da aka zaɓa ta wurin alheri.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options