Romawa 11:34-36
34
“Wa ya taɓa sanin zuciyar Ubangiji? Ko kuwa yă ba shi shawara?”
35
“Wa ya taɓa ba wa Allah wani abu, da Allah zai sāka masa?”
36
Gama daga gare shi, ta wurinsa, da kuma saboda shi ne dukan abubuwa suka kasance. Ɗaukaka ta tabbata a gare shi har abada! Amin.