Skip to content
Romawa 10:6-7

Romawa 10:6-7

6
Amma adalcin da yake ga bangaskiya yana cewa, “Kada ka faɗa a zuciyarka, ‘Wa zai hau sama?’ ” (wato, don yă sauko da Kiristi),
7
“ko kuwa ‘Wa zai gangara can zurfin ƙasa?’ ” (wato, don yă hauro da Kiristi daga matattu).
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options