Skip to content
Romawa 10:3-5

Romawa 10:3-5

3
Da yake ba su san adalcin da yake fitowa daga Allah ba suka kuma nemi su kafa nasu, sai suka ƙi miƙa kai ga adalcin Allah.
4
Kiristi shi ne ƙarshen doka domin a sami adalci wa kowane mai bangaskiya.
5
Musa ya bayyana adalcin da yake ga Doka cewa, “Mutumin da ya aikata waɗannan abubuwa zai rayu ta wurinsu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options