Skip to content
Romawa 10:3-5

Romawa 10:3-5

3
Da yake ba su san adalcin da yake fitowa daga Allah ba suka kuma nemi su kafa nasu, sai suka ƙi miƙa kai ga adalcin Allah.
4
Kiristi shi ne ƙarshen doka domin a sami adalci wa kowane mai bangaskiya.
5
Musa ya bayyana adalcin da yake ga Doka cewa, “Mutumin da ya aikata waɗannan abubuwa zai rayu ta wurinsu.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options