Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 9:5-6

Ru’uya ta Yohanna 9:5-6

5
Ba a ba su iko su kashe su ba, sai dai su ba su azaba na watanni biyar. Azabar da suka sha kuwa ya yi kamar ta harbin kunama sa’ad da ta harbi mutum.
6
Cikin waɗannan kwanakin mutane za su nemi mutuwa, amma ba za su samu ba; za su yi marmarin mutuwa, amma mutuwa za tă ɓace musu.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options