Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 9:4-5

Ru’uya ta Yohanna 9:4-5

4
Aka faɗa musu kada su yi wa ciyawa na duniya lahani ko wani tsiro ko itace, sai dai su yi wa mutanen da ba su da hatimin Allah a goshinsu kaɗai lahani.
5
Ba a ba su iko su kashe su ba, sai dai su ba su azaba na watanni biyar. Azabar da suka sha kuwa ya yi kamar ta harbin kunama sa’ad da ta harbi mutum.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options