Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 22:3-5

Ru’uya ta Yohanna 22:3-5

3
Ba za a ƙara samun la’ana ba. Kursiyin Allah da na Ɗan Ragon zai kasance a cikin birnin, bayinsa kuma za su yi masa hidima.
4
Za su ga fuskarsa, sunansa kuma zai kasance a goshinsu.
5
Ba za a ƙara yin dare ba. Ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba, domin Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su kuwa yi mulki har abada abadin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options