Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 21:3-4

Ru’uya ta Yohanna 21:3-4

3
Na kuma ji wata babbar murya daga kursiyin tana cewa, “Yanzu mazaunin Allah yana tare da mutane, zai kuma zauna tare da su. Za su zama mutanensa, Allah kansa kuwa zai kasance tare da su yă kuma zama Allahnsu.
4
Zai share dukan hawaye daga idanunsu. Ba sauran mutuwa ko makoki ko kuka ko azaba, gama tsofaffin al’amura sun shuɗe.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options