உள்ளடக்கத்திற்குச் செல்க
Ru’uya ta Yohanna 21:15-16

Ru’uya ta Yohanna 21:15-16

15
Mala’ikan da ya yi magana da ni yana da sandan awo na zinariya don awon birnin, ƙofofinsa, da kuma katangarsa.
16
Birnin murabba’i ne, tsayinsa daidai ne da fāɗinsa. Ya auna birnin da sandarsa ya kuwa sami mil 1,400 (wajen kilomita 2,200) tsawonsa, fāɗinsa da kuma tsayinsa daidai suke.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options