Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 20:9-10

Ru’uya ta Yohanna 20:9-10

9
Suka mamaye duk fāɗin duniya suka kuma kewaye sansanin mutanen Allah, birnin da yake ƙauna. Amma wuta ta fito daga sama ta cinye su.
10
Aka jefa Iblis da ya ruɗe su cikin tafkin farar wuta, inda aka jefa dabban nan da annabin ƙaryan nan. Za a ba su azaba dare da rana har abada abadin.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options