Skip to content
Ru’uya ta Yohanna 19:15-16

Ru’uya ta Yohanna 19:15-16

15
Daga bakinsa takobi mai kaifi ya fito. Da shi zai karkashe al’ummai. “Zai yi mulkinsu da sandan sarautar ƙarfe.” Yana tattake wurin matsin ruwan inabi na fushin Allah Maɗaukaki.
16
A rigarsa da kuma a cinyarsa akwai wannan suna a rubuce, Sarkin sarakuna da Ubangijin iyayengiji.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options