تخطَّ إلى المحتوى
Ru’uya ta Yohanna 13:16-17

Ru’uya ta Yohanna 13:16-17

16
Ta kuma tilasta wa kowa, manya da yara, mawadata da matalauta, ’yantattu da bayi, don a yi musu alama a hannun dama ko a goshi,
17
don kada kowa yă saya ko yă sayar, sai dai yana da alamar, wadda take sunan dabbar ko kuma lambar sunanta.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options