Zabura 94:7-9
7
Suna ce, “Ubangiji ba ya gani; Allah na Yaƙub bai kula ba.”
8
Ku mai da hankali, ku marasa azanci a cikin mutane; ku wawaye, yaushe za ku zama masu hikima?
9
Shi da ya sa kunne ba don a ji ba ne? Shi da ya yi ido ba don yă gani ba ne?