Μετάβαση στο περιεχόμενο
Zabura 94:4-7

Zabura 94:4-7

4
Suna ta yin maganganun fariya; dukan masu aikata mugunta sun cika da fariya.
5
Suna murƙushe mutanenka, ya Ubangiji; suna danne gādonka.
6
Suna kashe gwauraye da kuma baƙi; suna kisan marayu.
7
Suna ce, “Ubangiji ba ya gani; Allah na Yaƙub bai kula ba.”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options