Skip to content
Zabura 92:7-8

Zabura 92:7-8

7
cewa ko da yake mugaye suna girma kamar ciyawa kuma dukan masu aikata mugunta suna haɓaka, za a hallaka su har abada.
8
Amma kai, ya Ubangiji, za a ɗaukaka har abada.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options