Skip to content
Zabura 92:6-7

Zabura 92:6-7

6
Mutum marar azanci ba zai sani ba, wawa ba zai gane ba,
7
cewa ko da yake mugaye suna girma kamar ciyawa kuma dukan masu aikata mugunta suna haɓaka, za a hallaka su har abada.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options