Skip to content
Zabura 88:1-2

Zabura 88:1-2

1
Waƙa ce, Zabura ta ’ya’yan Kora maza. Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga mahalat leyannotmaskil na Heman dangin Ezra. Ya Ubangiji, Allah wanda ya cece ni, dare da rana ina kuka a gabanka.
2
Bari addu’ata ta zo a gabanka; ka kasa kunne ga kukata.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options