Zabura 84:3-4
3
Har tsada ma ta sami gida, tsatsewa kuma ta yi wa kanta sheƙa, inda za tă ƙyanƙyashe ’ya’yanta, wuri kusa da bagadenka, Ya Ubangiji Maɗaukaki, Sarkina da kuma Allahna.
4
Masu albarka ne waɗanda suke zama a gidanka; kullum suna ta yabonka. Sela