Zabura 78:70-72
70
Ya zaɓi Dawuda bawansa ya kuma ɗauke shi daga ɗakin tumaki;
71
daga kiwon tumaki ya kawo shi don yă kuma zama makiyayin mutanensa Yaƙub, na Isra’ila gādonsa.
72
Dawuda kuwa ya zama makiyayinsu da mutuncin zuciya; da hannuwa masu gwaninta ya bi da su.