Skip to content
Zabura 78:52-53

Zabura 78:52-53

52
Amma ya fitar da mutanensa kamar garke; ya bi da su kamar tumaki ta cikin hamada.
53
Ya bi da su lafiya ƙalau, don kada su ji tsoro; amma teku ya cinye abokan gābansu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options