Zabura 72:2-4
2
Zai shari’anta mutanenka da adalci, marasa ƙarfinka da shari’ar gaskiya.
3
Duwatsu za su kawo wadata ga mutane, tuddai kuma su ba da amfani na adalci.
4
Zai kāre marasa ƙarfi a cikin mutane yă kuma cece ’ya’yan masu bukata; zai murƙushe masu danniya.