Zabura 64:7-9
7
Amma Allah zai harbe su da kibiyoyi; nan da nan za a buge su su fāɗi.
8
Zai juya harshensu a kansu yă kuma kawo su ga hallaka; duk waɗanda suka gan su za su kaɗa kai, suna musu ba’a.
9
Dukan mutane za su ji tsoro; za su yi shelar ayyukan Allah su kuma yi tunanin abin da ya aikata.