Skip to content
Zabura 64:7-8

Zabura 64:7-8

7
Amma Allah zai harbe su da kibiyoyi; nan da nan za a buge su su fāɗi.
8
Zai juya harshensu a kansu yă kuma kawo su ga hallaka; duk waɗanda suka gan su za su kaɗa kai, suna musu ba’a.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options