Skip to content
Zabura 62:6-7

Zabura 62:6-7

6
Shi ne kaɗai dutsena da cetona; shi ne kagarata, ba zan jijjigu ba.
7
Cetona da girmata sun dangana ga Allah ne, shi ne dutsena mai ƙarfi, mafakata.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options