Skip to content
Zabura 52:6-7

Zabura 52:6-7

6
Masu adalci za su ga su ji tsoro; za su yi masa dariya, suna cewa,
7
“Yanzu, ga mutumin da bai mai da Allah mafakarsa ba amma ya dogara a yawan arzikinsa ya kuma yi ƙarfi ta wurin hallaka waɗansu!”
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options