Skip to content
Zabura 49:5-6

Zabura 49:5-6

5
Don me zan ji tsoro sa’ad da mugayen kwanaki suka zo, sa’ad da mugaye masu ruɗu suka kewaye ni,
6
waɗanda suka dogara ga arzikinsu suna kuma fariya a kan yawan arzikinsu?
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options