Skip to content
Zabura 48:6-8

Zabura 48:6-8

6
Rawar jiki ya kama su a can, zafi kamar na mace mai naƙuda.
7
Ka hallaka su kamar jiragen ruwan Tarshish da iskar gabas ta wargaje.
8
Yadda muka ji, haka muka gani a cikin birnin Ubangiji Maɗaukaki, a cikin birnin Allahnmu. Allah ya sa ta zauna lafiya har abada. Sela
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options