Ana nuna aya 13 tare da mahallin da ke kewaye.
10
Amma kai, ya Ubangiji, ka yi mini jinƙai, ka tā da ni, don in sāka musu.
11
Na sani kana jin daɗina, gama abokin gābana ba zai ci nasara a kaina ba.
12
Cikin mutuncina ka riƙe ni ka sa ni a gabanka har abada.
13
Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, har abada abadin.