Zabura 40:6-8
6
Hadaya da sadaka ba ka sha’awa, amma kunnuwana ka huda; hadayun ƙonawa da hadayun zunubi ba ka bukata.
7
Sa’an nan na ce, “Ga ni, na zo, kamar yadda yake a rubuce game da ni cikin littafi.
8
Ina sha’awar aikata nufinka, ya Allahna; dokar tana cikin zuciyata.”