Skip to content
Zabura 34:4-8

Zabura 34:4-8

4
Na nemi Ubangiji, ya kuwa amsa mini; ya cece ni daga dukan tsoro.
5
Waɗanda suke dubansa sukan haskaka; fuskokinsu ba sa rufuwa da kunya.
6
Wannan matalauci ya yi kira, Ubangiji kuwa ya ji shi; ya cece shi daga dukan wahalarsa.
7
Mala’ikan Ubangiji ya kafa sansani kewaye da waɗanda suke tsoronsa, ya kuwa cece su.
8
Ku gwada ku gani cewa Ubangiji yana da kyau; mai albarka ne mutumin da yake neman mafaka a gare shi.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options