Skip to content
Zabura 34:3-6

Zabura 34:3-6

3
Ku ɗaukaka Ubangiji tare da ni; bari mu ɗaukaka sunansa tare.
4
Na nemi Ubangiji, ya kuwa amsa mini; ya cece ni daga dukan tsoro.
5
Waɗanda suke dubansa sukan haskaka; fuskokinsu ba sa rufuwa da kunya.
6
Wannan matalauci ya yi kira, Ubangiji kuwa ya ji shi; ya cece shi daga dukan wahalarsa.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options