Skip to content
Zabura 25:1-3

Zabura 25:1-3

1
Ta Dawuda. A gare ka Ya Ubangiji, na miƙa raina.
2
A gare ka na dogara, ya Allahna. Kada ka bari in sha kunya, ko ka bar abokan gābana su yi nasara a kaina.
3
Ba wanda yake sa bege a gare ka da zai taɓa shan kunya, amma za su sha kunya su da suke tayarwa babu dalili.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options