Skip to content
Zabura 24:4-6

Zabura 24:4-6

4
Sai wanda yake da hannu mai tsabta da kuma tsabtar zuciya, wanda ba ya ba da ransa ga bautar gunki ko ya rantse bisa abin da yake ƙarya.
5
Zai sami albarka daga Ubangiji da fiffitawa daga Allah Mai cetonsa.
6
Irin tsaran waɗanda suke nemansa ke nan, waɗanda suke neman fuskarka, ya Allah na Yaƙub. Sela
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options