Skip to content
Zabura 20:1-2

Zabura 20:1-2

1
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ubangiji ya amsa maka sa’ad da ka yi kira cikin wahala; bari sunan Allah na Yaƙub yă kiyaye ka.
2
Bari yă aiko maka da taimako daga wuri mai tsarki yă kuma ba ka gudummawa daga Sihiyona.
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options