Sari la conținut
Zabura 20:1-2

Zabura 20:1-2

1
Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ubangiji ya amsa maka sa’ad da ka yi kira cikin wahala; bari sunan Allah na Yaƙub yă kiyaye ka.
2
Bari yă aiko maka da taimako daga wuri mai tsarki yă kuma ba ka gudummawa daga Sihiyona.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Reading Width 45 chars

Options