Skip to content
Zabura 18:16-19

Zabura 18:16-19

16
Ya miƙa hannunsa daga sama ya kama ni; ya ja ni daga zurfin ruwaye.
17
Ya cece ni daga abokin gābana mai ƙarfi, daga abokan gābana, waɗanda suka fi ƙarfina.
18
Sun yi arangama da ni a ranar masifa, amma Ubangiji ya zama mai taimakona.
19
Ya fitar da ni zuwa wuri mai sarari; ya kuɓutar da ni, gama yana jin daɗina.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options