Skip to content
Zabura 136:10-16

Zabura 136:10-16

10
Gare shi wanda ya kashe ’ya’yan fari Masar Ƙaunarsa madawwamiya ce.
11
Ya kuma fitar da Isra’ila daga cikinsu Ƙaunarsa madawwamiya ce.
12
Da hannu mai ƙarfi da hannu mai iko; Ƙaunarsa madawwamiya ce.
13
Gare shi wanda ya raba Jan Teku biyu Ƙaunarsa madawwamiya ce.
14
Ya kawo Isra’ila ta tsakiyarsa, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
15
Amma ya share Fir’auna da mayaƙansa cikin Jan Teku; Ƙaunarsa madawwamiya ce.
16
Gare shi wanda ya bi da mutanensa cikin hamada, Ƙaunarsa madawwamiya ce.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options