Skip to content
Zabura 11:2-3

Zabura 11:2-3

2
Gama duba, mugaye sun tanƙware bakkunansu; sun kuma ɗana kibiyoyinsu don su harbi mutanen kirki a zuciya daga cikin duhu.
3
Sa’ad da aka tumɓuke tushe, me adali zai iya yi?”
Settings

Reading style

Typeface

Font size 19px

Reading width 90 chars

Options