Skip to content
Zabura 107:4-6

Zabura 107:4-6

4
Waɗansu sun yi ta yawo a jejin hamada, ba su sami hanya zuwa birnin da za su zauna ba.
5
Sun ji yunwa da ƙishirwa, suka kuma fid da zuciya.
6
Sa’an nan suka yi kuka ga Ubangiji cikin wahalarsu, ya kuma cece su daga damuwarsu.
Settings

Reading Style

Typeface

Font Size 19px

Options